Monday 10 October 2016

#ACE TO KATSINA DAGA SHI'A#

Bashir Yahuza Malumfashi
--- # Shia : Kira Na Musamman ga # GwamnaMasari
---
***
+Tare da gaisuwar ban girma ga
# GwamnaAminuBelloMasari na # JiharKatsina
nake kira da cewa ya dubi Allah, ya ceto
al'ummar Jihar Katsina daga tsageranci da
shedancin 'yan Shi'a a jihar, ta hanyar haramta
muggan ayyukansu a jihar, kamar yadda
Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi a makon nan.
*
+Babu shakka, idan ba a dauki irin wannan
mataki ba, yanzu za su maido da tsagerancinsu
kacokan ga Jihar Katsina, domin ta fi kusa da
Kaduna.
*
+Daukar wannan mataki yana da muhimmanci,
ganin cewa kwanan nan za su fara zanga-zangar
Ashura, balle kuma an hana su haka a Kaduna.
Haka kuma idan ba a dakile su ba, akwai
yiwuwar a samu tashin hankali tsakaninsu da
al'umma domin kuwa suna cin zarafin
shugabanni, suna zagin sahabban manzon Allah
(saw) da iyalinsa. Sauran al'umma kuwa ba za
su zura ido su lamunci tozarta Manzon Allah da
iyalansa da sahabbansa ba.
*
+MUNA ROKON A HARAMTA DANYEN AIKIN
'YAN SHI'A AJIHAR KATSINA DOMIN TABBATAR
DA ZAMAN LAFIYA DA KWANCIYAR HANKALI A
JIHAR.
***
--- # ACETOKATSINA---

No comments:

Post a Comment