Monday 26 June 2017

GWAMNA YA SA A RUFE GIDAN GIYA


Alhamdulillah Yanzun ne ake min waya cewa Gwamna ya sa a rufe gidan giyar nan da muka ambata a jiya.
Allah ya sa kama gwamna da alkhairi ya sa a mizanin kyawawan ayyykansa.
Sannan kuma muna San qara shaidama mai girma Gwamna cewa akwai wasu gidajen duk da a lunguna suke wanda sums ya kamata a rufe. Daman ita barna wadda take bayyane ake magancewa. 

No comments:

Post a Comment